DAGA LARABA: Dalilan Da Al’adar Zanen Fuska Ke Neman Gushewa A Kasar Hausa

Zanen fuska na da dadadden tarihi a Arewacin Najeriya musamman a kasar Hausa.

DAGA LARABA: Dalilan Da Al’adar Zanen Fuska Ke Neman Gushewa A Kasar Hausa

Zanen fuska na da dadadden tarihi a Arewacin Najeriya musamman a kasar Hausa.

Sai dai wannan dadaddiyar al’ada tana kan hanyar gushewa domin kuwa ba kasafai ake samun wadanda suke yin ta a wannan zamani ba.

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ke Hana Matan Arewa Karantar Ilimin Kimiyya?

DAGA LARABA: Yadda Al’adun Aure A Ƙasar Hausa Suka Koma ‘Event Centre’

Shirin Daga Laraba na wannan mako zai yi nazari ne a kan wannan al’ada da kuma dalilin gushewar ta.

Domin sauke shirin, latsa nan

An yi wa kashi 25 na matan Nijeriya kaciya

Garkuwa da Mutane: An kama ɗan shekara 13 a wurin rajistar layin waya

DAGA LARABA: Dalilan Da Al’adar Zanen Fuska Ke Neman Gushewa A Kasar Hausa

An harbe ’yan sanda biyu a Yobe