DAGA LARABA: Martanin ‘Yan Najeriya Kan Bashin Kudin Karatu

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Batun bada rancen kudin karatu ga daliban  jami’o’i na matakin digiri a Najeriya na ci gaba da daukar hankalin ‘yan ƙasar. Wace fahimta ‘yan Najeriya su ka yi wa wannan batu na bashin kudin karatu ga dalibai masu neman digiri? NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Bindiga Ke Shirin […]

DAGA LARABA: Martanin ‘Yan Najeriya Kan Bashin Kudin Karatu

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Batun bada rancen kudin karatu ga daliban  jami’o’i na matakin digiri a Najeriya na ci gaba da daukar hankalin ‘yan ƙasar.

Wace fahimta ‘yan Najeriya su ka yi wa wannan batu na bashin kudin karatu ga dalibai masu neman digiri?

Saurari shirin Daga Laraba na wannan lokaci domin jin martanin ‘yan Najeriya kan wannan batu da kuma matsayin kungiyar ASUU.

Buhari ya koma Kaduna da zama bayan shafe shekara 2 a Daura

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa