DAGA LARABA: Martanin ‘Yan Najeriya Kan Bashin Kudin Karatu
Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Batun bada rancen kudin karatu ga daliban jami’o’i na matakin digiri a Najeriya na ci gaba da daukar hankalin ‘yan ƙasar. Wace fahimta ‘yan Najeriya su ka yi wa wannan batu na bashin kudin karatu ga dalibai masu neman digiri? NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Bindiga Ke Shirin […]

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan
Batun bada rancen kudin karatu ga daliban jami’o’i na matakin digiri a Najeriya na ci gaba da daukar hankalin ‘yan ƙasar.
Wace fahimta ‘yan Najeriya su ka yi wa wannan batu na bashin kudin karatu ga dalibai masu neman digiri?
- NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Bindiga Ke Shirin Hana Noma Bana
- DAGA LARABA: Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
Saurari shirin Daga Laraba na wannan lokaci domin jin martanin ‘yan Najeriya kan wannan batu da kuma matsayin kungiyar ASUU.