DAGA LARABA: Dalilin Da ’Yan Najeriya Ke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?

Abubuwan da ke kawo hakan da kuma tasirinsa a kan rayuwar masu buga-bugar da ma al’umma

DAGA LARABA: Dalilin Da ’Yan Najeriya Ke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?

Yanayin tattalin arziƙi da ma wasu dalilai kan tilasta wa mutane da dama, ciki har da masu karɓar albashi a ƙarshen wata, neman wata hanya ta daban da ke kawo ƙarin kuɗaɗe.

Shin mene ne yake kawo hakan, kuma mene ne tasirinsa a kan rayuwar masu buga-bugar da ma al’umma?

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi duba ne a kan irin buga-bugar da ’yan Najeriya suke yi don sama wa kansu mafita.

Mai Pataskum ya buɗe masallacin garin Danga a Yobe

An kama mutum biyu kan kisan wata mata saboda maita

Ɗan shekara 43 ya auri mai shekara 88

Yadda ƙananan yara ke zaman kurkuku ba tare an da kai su kotu ba