DAGA LARABA: Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China

Dangantaka ko alaka a tsakanin Najeriya da China tana ƙara yaukaka, musamman a baya-bayan nan.

DAGA LARABA: Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China

Taro na musamman tsakanin China da Najeriya kan tattalin arziki bayan kammala taron FOCAC a Beijing

Dangantaka ko alaka a tsakanin Najeriya da  China tana ƙara yaukaka, musamman a baya-bayan nan.

Ko a kwanan nan, Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wata tawaga zuwa kasar ta China domin halartar taron kyautata alakar kasuwanci tsakaninta da kasashen Afirka.

Shirin Daga Laraba na wananan mako zai tattauna a kan ko mecece ribar ’yan Najeriya a irin wannan dangantakar?

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan