DAGA LARABA: “Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023” – Shugaban INEC

Saurari shirin don sanin inda INEC ta kwana kan shirye-shiryen zaben 2023

DAGA LARABA: “Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023” – Shugaban INEC

Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu

Domin sauraron shirin kai tsaye, latsa nan

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya tattauna da Farfesa Mahmood Yakubu, Shugaban Hukumar INEC, kan zaben 2023 da ke tafe.

Shin kana bukatar sanin inda INEC ta kwana kan shirye-shiryen zaben 2023?

Saurari shiirn Daga Laraba na wannan lokaci.

An sanya dokar hana fita a wasu yankunan Taraba

Jami’an NSCDC sun daƙile harin ’yan bindiga a Kano

Matsalar Tsaro: Ku sayi makamai don kare kanku — Sarkin Argungun

Mai juna biyu na wata 8 ta shigar da ƙarar neman saki