DAGA LARABA: “Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023” – Shugaban INEC

Saurari shirin don sanin inda INEC ta kwana kan shirye-shiryen zaben 2023

DAGA LARABA: “Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023” – Shugaban INEC

Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu

Domin sauraron shirin kai tsaye, latsa nan

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya tattauna da Farfesa Mahmood Yakubu, Shugaban Hukumar INEC, kan zaben 2023 da ke tafe.

Shin kana bukatar sanin inda INEC ta kwana kan shirye-shiryen zaben 2023?

Saurari shiirn Daga Laraba na wannan lokaci.

An yi garkuwa da mutum 43 da kashe yaro a Sakkwato

Klopp zai maye gurbin Nagelsmann a matsayin kocin Jamus

Sojoji sun kama masu ƙera makamai a Kebbi

Bam ya kashe aƙalla mutum shidda a Siriya