DAGA LARABA: Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau
Hawan Daushe al’ada ce ta sarakunan Kasar Hausa a lokacin bikin Sallah.
![DAGA LARABA: Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau DAGA LARABA: Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau](https://aminiya.ng/wp-content/uploads/2024/06/Emir-of-Zazzau-2.jpg)
Hawan Daushe al’ada ce ta sarakunan Kasar Hausa a lokacin bikin Sallah.
A Masarautar Zazzau akan yi wannan hawa a ranar ukun Sallah da yamma, kuma yakan tara ’yan kallo daga wurare daban-daban ciki har da Kano.
- NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Ya Kamata A Yi Don Kawo Karshen Tsadar Abinci
- DAGA LARABA: ‘Na Yi Nadamar Ajiye Aiki Saboda Tsohon Mijina’
Shirin Daga Laraba na wannan makon ya duba yadda hawan Daushe ya samo asali a Masarautar Zazzau.
Domin sauke shirin, latsa nan