DAGA LARABA: Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure

Shirin Daga Laraba na wannan makon ya dubi yadda ayyukan kungiyoyin agaji ke neman hana zaman aure a Maiduguri

DAGA LARABA: Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure

Gwamnan Borno, Babagana Zulum

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Kungiyoyin  bada agaji masu zaman kansu da akafi sani da NGO na neman hana mata zaman aure a Jihar Borno, Arewa maso Gabshin Najeriya.

Ko ta wadanne hanyoyi wadan nan kungiyoyi na NGO ke shiga sha’anin zamantakewar aure?

Saurari shirin Daga Laraba domin jin wurin da gizo ke saka.

Shin Kwankwasiyya ta kama hanyar wargajewa ne?

NAJERIYA A YAU: Yadda Azumi Ke Inganta Lafiyar Jiki

Buhari ya koma Kaduna da zama bayan shafe shekara 2 a Daura

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa