DAGA LARABA: Yadda matsin tattalin arziki ya sa wasu ’yan Najeriya suka rage cin abinci

Shin kun san irin halin da jama’a ke ciki, kawo yanzu? 

DAGA LARABA: Yadda matsin tattalin arziki ya sa wasu ’yan Najeriya suka rage cin abinci

Wani yaro yana cin abinci (tsohuwar ajiya)

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Matsin tattalin arziki da tsadar rayuwa ta tilasta wa ‘yan Najeriya sauya yadda suke rayuwa. 

Shin kun san irin halin da jama’a ke ciki, kawo yanzu? 

Shirin Daga Laraba ya binciko hakikanin halin da ake ciki, ya kuma tuntubi dalilai.

Obasanjo na yunƙurin ɓata min suna don ɗan takararsa — Atiku

Sojoji sun kama masu garkuwa da mutane a Yobe

Na yi wa majinyata 15 magani — Likitan bogi

Rikicin fili: Gwamnatin Jigawa ta raba gonaki ga manoman iyakar ƙasa