DAGA LARABA: Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya

Ana cewa an bar Arewacin Najeriya baya wajen samun tagomashi a soshiyal midiya.

DAGA LARABA: Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya

Kafafen sada zumunta sun zama farfajiyar baje kolin basira, yayin da ta kan zame musu hanyar bayyana damuwa da share kokensu.

Ana yawan buga misali da cewa an yiwa yankin Arewacin Najeriya  nisa wajen samun tagomashin a soshiyal midiya.

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya duba dabarun da masu amfani da shafukan za su bi wajen  ganin sun amfana yadda ya kamata.

Domin sauke Shirin, latsa nan