DAGA LARABA: Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta

Ta yaya kabilu da za su fahimci juna su zauna lafiya har su amfani kansu da kasarsu?

DAGA LARABA: Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan 

Wata kididdiga da jaridar Vanguard ta fitar a 2017 ta bayyana cewa akwai kabilu da ke amfani da harsuna 371 a fadin Najeriya.

Ta yaya wadannan kabilu da za su fahimci junansu su zauna lafiya har su amfani kansu da kasarsu?

Saurari cikakken shirin Daga Laraba domin jin yadda masana da ’yan Najeriya suka bayyana hanyoyin da za a bi wurin cudar guna da man jikinta.

An sanya dokar hana fita a wasu yankunan Taraba

Jami’an NSCDC sun daƙile harin ’yan bindiga a Kano

Matsalar Tsaro: Ku sayi makamai don kare kanku — Sarkin Argungun

Mai juna biyu na wata 8 ta shigar da ƙarar neman saki