DAGA LARABA: ‘Wahalar da muka sha a hannun iyayen riko’

Shirin na wannan mako ya bankaɗo gaskiyar abin da ke faruwa

DAGA LARABA: ‘Wahalar da muka sha a hannun iyayen riko’

Wasu ‘ya’yan riƙon na shan wahala ne a wajen Kishiya

Sau da yawa, ana samun labaran musgunawa tsakanin iyaye da ‘ya’yan riƙo. Sai dai kowane bangare na zargin dayan da cewa shi ne mai laifi.

Shin mene ne gaskiyar abin da ke faruwa tsakanin ‘ya’yan riƙo da iyayen gidan nasu?

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya yi nitso cikin wannan dadaddiyar matsalar, ya bankaɗo gaskiyar abin da ke faruwa.

Domin sauraren cikakken shirin ko saukewa kai tsaye, a latsa nan

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

A tabbatar an mutunta tsarin dimokuraɗiyya a Zaɓen Edo — Tinubu