dakin karatu na kasa da kungiyar marubuta za su yi aiki tare a Jihar Bauchi

Daraktan Hukumar lura da dakin karatu na kasa reshen Jihar Bauchi ya bayyana aniyarsa ta hada gwiwa da kungiyar Marubuta ta Jihar Bauchi don bunkasa ilmi, ta hanyar cusa kaunar karatu a zukatan dalibai da al’ummar jihar.

dakin karatu na kasa da kungiyar marubuta za su yi aiki tare a Jihar Bauchi
dakin karatu na kasa da kungiyar marubuta za su yi aiki tare a Jihar Bauchi

Daraktan Hukumar lura da dakin karatu na kasa reshen Jihar Bauchi ya bayyana aniyarsa ta hada gwiwa da kungiyar Marubuta ta Jihar Bauchi don bunkasa ilmi, ta hanyar cusa kaunar karatu a zukatan dalibai da al’ummar jihar.

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan