Dan Majalisar Kaduna da aka sace ya dawo gida

Dan Majalisar Dokokin Jihar Kaduna mai wakiltar Tudun Wada Alhaji Ibrahim Isma’il da masu garkuwa da mutane suka sace a ranar Talata ya dawo gida a shekaranjiya Laraba.

Dan Majalisar Kaduna da aka sace ya dawo gida
Dan Majalisar Kaduna da aka sace ya dawo gida

Dan Majalisar Dokokin Jihar Kaduna mai wakiltar Tudun Wada Alhaji Ibrahim Isma’il da masu garkuwa da mutane suka sace a ranar Talata ya dawo gida a shekaranjiya Laraba.