Ɗan sanda ya harbe mace mai shayarwa har lahira

Wata mata mai shayarwa ta rasu bayan da wani ɗan sanda ya ɗirka mata harbi a bakin titi.

Ɗan sanda ya harbe mace mai shayarwa har lahira

Gawa

Wata mata mai shayarwa ta rasu bayan da wani ɗan sanda ya ɗirka mata harbi a bakin titi.

Ɗan sandan ya harbe matar be a bisa kuskure a lokacin da ya buɗe wuta a ofishin ’yan sanda na Oke Ila a garin Ado Ekiti, fadar Jihar Ekiti.

Dan sandan ya kai ziyara ofishin ne daga wata Shiyya domin taya abokam aikinsa murnar samun ƙarin girma.

A garin haka ne ya yi harb, wanda harsashi ya sami matar da ke gefe hanya daga tsallaken titi.

Kwamishinan ’yan sandan jihar, wanda aka yi wa karin girma a kwanan nan, AIG Adeniran ya tabbatar da faruwar lamarin.

Ya ce an kwace bibdigar dan sandan kuma a halin yanzu yana tsare ana gudanar da bincike

An soma rigimar haraji tsakanin China da Amurka

Dalilin da farashin citta ya yi tashin gwauron zabo

Hausawa sun yi bikin cika shekara 153 da zama a garin Owerri

DAGA LARABA: Yadda Al’adun Aure A Ƙasar Hausa Suka Koma ‘Event Centre’