Dan shekara 8 ya auri mai shekara 61

Wani lamari da aka fassara shi da mai gigitarwa ya auku a kasar Zimbabwe, yayin da wani yaro dan shekara takwas (8) ya auri wata gyatuma mai shekara sittin da daya (61), alhali tana da miji da kuma ’ya’ya biyar.

Dan shekara 8 ya auri mai shekara 61
Dan shekara 8 ya auri mai shekara 61

Wani lamari da aka fassara shi da mai gigitarwa ya auku a kasar Zimbabwe, yayin da wani yaro dan shekara takwas (8) ya auri wata gyatuma mai shekara sittin da daya (61), alhali tana da miji da kuma ’ya’ya biyar.

An gurfanar da wanda ya kashe matarsa da ƙona gida

Atiku ya caccaki Tinubu kan rikicin BCDA

An kama ’yan Togo biyu kan shirin garkuwa da mutum

’Yan bindiga sun sace ’yan gudun hijira a Sakkwato