Dan takarar Gwamnan Legas na APC ya lashe rumfar zabensa
Dan takarar Gwamnan Legas a jam’iyyar APC Mista Babajide Sanwo-Olu, ya lashe rumfar zabensa da ke Lateef Jakande Avenue, a unguwar Femi Okunnu 019, a Ikoyi jihar Legas. Sanwo-Olu ya samu kuri’u 74, yayin da abokin takararsa na jam’iyyar PDP Jimi Agbaje ya samu kuri’u 16.
Dan takarar Gwamnan Legas a jam’iyyar APC Mista Babajide Sanwo-Olu, ya lashe rumfar zabensa da ke Lateef Jakande Avenue, a unguwar Femi Okunnu 019, a Ikoyi jihar Legas.
Sanwo-Olu ya samu kuri’u 74, yayin da abokin takararsa na jam’iyyar PDP Jimi Agbaje ya samu kuri’u 16.