Dankwambo ya fadi zaben sanata
Gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Hassan Dankwambo na jam’iyyar PDP, ya sha kaye a hannun abokin hamayyarsa na jam’iyyar APC, Sanata Ahmad Alkali, a zaben kujerar majalisar dattawan Arewacin Gombe. Baturen zaben yankin, Farfesa Umar Gurama, ya bayyana cewa Sanata Alkali ya samu kuri’a 152,546 yayin da Gwamna Dankwambo ya samu kuri’a 88016.
Gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Hassan Dankwambo na jam’iyyar PDP, ya sha kaye a hannun abokin hamayyarsa na jam’iyyar APC, Sanata Ahmad Alkali, a zaben kujerar majalisar dattawan Arewacin Gombe.
Baturen zaben yankin, Farfesa Umar Gurama, ya bayyana cewa Sanata Alkali ya samu kuri’a 152,546 yayin da Gwamna Dankwambo ya samu kuri’a 88016.