El-Kanemi ta koma yin qwallo a Maiduguri

Kulob din kwallon kafa na El-Kanemi Warriors da ke Maiduguri ya koma yin kwallo a gida (Maiduguri) tun bayan rikicin Boko Haram da ya dabaibaye Jihar kimanin shekaru uku da suka gabata.

El-Kanemi ta koma yin qwallo a Maiduguri
El-Kanemi ta koma yin qwallo a Maiduguri

Kulob din kwallon kafa na El-Kanemi Warriors da ke Maiduguri ya koma yin kwallo a gida (Maiduguri) tun bayan rikicin Boko Haram da ya dabaibaye Jihar kimanin shekaru uku da suka gabata.

Boko Haram sun ƙone makarantu a Borno

Har yanzu ’yan bindiga ba su saki matar Manjo Janar Rabe ba

An binne gawar Manjo Janar Rabe a Katsina

Wasu tsiraru ne ke rura matsalar tsaro a Najeriya — Christopher Musa