Fasa bututun mai: An shawarci ’yan Arewa su daina kai abinci zuwa yankin Neja Delta
A yayin da ’yan ta’addan yankin Neja Delta ke ci gaba da fasa bututun man fetur a yankinsu, Ko’odinetan Gidauniyar Shugaba Muhammadu Buhari, Alhaji Sani Bello Maikusa ya nemi ’yan Arewa musamman ’yan kasuwa su daina kai kayan abinci zuwa yankin har sai an daina fasa bututun.
A yayin da ’yan ta’addan yankin Neja Delta ke ci gaba da fasa bututun man fetur a yankinsu, Ko’odinetan Gidauniyar Shugaba Muhammadu Buhari, Alhaji Sani Bello Maikusa ya nemi ’yan Arewa musamman ’yan kasuwa su daina kai kayan abinci zuwa yankin har sai an daina fasa bututun.