Gasar cin kofin Afirka karo na 29 Jibi Najeriya za ta buga wasan karshe da Burkina Faso

A jibi Lahadi ne za a yi wasan karshe a tsakanin kasashen Najeriya da Burkina Faso a gasar cin kofin Afirka da ke gudana a halin yanzu a kasar Afirka ta Kudu

Gasar cin kofin Afirka karo na 29 Jibi Najeriya za ta buga wasan karshe da Burkina Faso
Gasar cin kofin Afirka karo na 29 Jibi Najeriya za ta buga wasan karshe da Burkina Faso

A jibi Lahadi ne za a yi wasan karshe a tsakanin kasashen Najeriya da Burkina Faso a gasar cin kofin Afirka da ke gudana a halin yanzu a kasar Afirka ta Kudu