Gasar cin kofin kalubale na Ingila: Gobe Crystal Palace za ta hadu da Man United
A gobe Asabar 21 ga wannan wata da muke ciki ne za a yi wasan karshe na gasar cin kofin kalubale (FA) na Ingila. kungiyar kwallon kafa ta Crystal Palace ce za ta hadu da kulob din Manchester United a wasan karshe.
A gobe Asabar 21 ga wannan wata da muke ciki ne za a yi wasan karshe na gasar cin kofin kalubale (FA) na Ingila. kungiyar kwallon kafa ta Crystal Palace ce za ta hadu da kulob din Manchester United a wasan karshe.