Gidan talabijin na ARTV ya lashe kofin Ganduje

Kungiyar kwallon kafa ta Gidan Talabijin na Abubakar Rimi (ARTb) ta zama zakara a gasar cin kofin kafafaen watsa labarai da kungiyar ‘Yan jarida Marubuata Labarin Wasanni ta kasa reshen Jihar Kano ta shirya wa kafafen watsa labarai da ke jihar mai taken gasar cin kofin Gwamna Ganduje.

Gidan talabijin na ARTV ya lashe kofin Ganduje
Gidan talabijin na ARTV ya lashe kofin Ganduje

Kungiyar kwallon kafa ta Gidan Talabijin na Abubakar Rimi (ARTb) ta zama zakara a gasar cin kofin kafafaen watsa labarai da kungiyar ‘Yan jarida Marubuata Labarin Wasanni ta kasa reshen Jihar Kano ta shirya wa kafafen watsa labarai da ke jihar mai taken gasar cin kofin Gwamna Ganduje.

Boko Haram sun ƙone makarantu a Borno

Har yanzu ’yan bindiga ba su saki matar Manjo Janar Rabe ba

An binne gawar Manjo Janar Rabe a Katsina

Wasu tsiraru ne ke rura matsalar tsaro a Najeriya — Christopher Musa