Gobara ta tashi a kamfanin wutar lantarki na Jos

Gobara da tashi a ofishin Kamfanin rarraba wutar lantarki na Jos ranar Juma’a.

Gobara ta tashi a kamfanin wutar lantarki na Jos

Wata Gobara da ta auku a Legas (Tsohuwar ajiya)

Gobara da tashi a ofishin Kamfanin raba wutar lantarki na Jos a daren Asabar.

Da almurun ranar Juma’a ce wutar ta tashi ne a ofishin kamfanin da ke titin Ahmadu Bello a garin Jos, babban birnin Jihar.

Wakilin Aminiya ya ambat mai magana da yawun kamfanin Saratu Aliyu na tabbatar da aukuwar iftila’in wanda ta ce ana kokarin kashewa.

Rahotanni sun ce gobarar ta fara ci ne daga saman benen ginin da misalign karfe shida na yamma.

Boko Haram sun ƙone makarantu a Borno

Har yanzu ’yan bindiga ba su saki matar Manjo Janar Rabe ba

An binne gawar Manjo Janar Rabe a Katsina

Wasu tsiraru ne ke rura matsalar tsaro a Najeriya — Christopher Musa