Gwamna Babangida ya bi mu gida-gida yana rusa kuka don mu sake zabensa –Chaska

Alhaji Muhammad Maude Usman wanda aka fi sani da Chaska a ’yan kwanakin nan sunansa ya yi tambari sakamakon jagorancin wani yunkurin da ke neman Majalisar Dokokin Jihar Neja ta tsige Gwamnan Jihar Alhaji Mu’azu Babangida Aliyu,

Gwamna Babangida ya bi mu gida-gida yana rusa kuka don mu sake zabensa –Chaska
Gwamna Babangida ya bi mu gida-gida yana rusa kuka don mu sake zabensa –Chaska

Alhaji Muhammad Maude Usman wanda aka fi sani da Chaska a ’yan kwanakin nan sunansa ya yi tambari sakamakon jagorancin wani yunkurin da ke neman Majalisar Dokokin Jihar Neja ta tsige Gwamnan Jihar Alhaji Mu’azu Babangida Aliyu,