Gwamnan Abiya na rabar da kananzir kyauta don sake zabarsa

Gwamnan jihar Abiya Dakta Okezie Ikpeazu yana rabar da kyautar kananzir a jihar da nufin samun kuri`ar ‘yan jihar a zabensa na takarar Gwamna da yake yi karo na biyu da za a ranar 9 ga Maris 2019. Gwamnan jihar ya bada umarnin rarraba kananzirin a wata sabuwar tankar mai mai rubutun Okezie Ikpeazu/Ude Oko […]

Gwamnan Abiya na rabar da kananzir kyauta don sake zabarsa

Gwamnan jihar Abiya Dakta Okezie Ikpeazu yana rabar da kyautar kananzir a jihar da nufin samun kuri`ar ‘yan jihar a zabensa na takarar Gwamna da yake yi karo na biyu da za a ranar 9 ga Maris 2019.

Gwamnan jihar ya bada umarnin rarraba kananzirin a wata sabuwar tankar mai mai rubutun Okezie Ikpeazu/Ude Oko Chukwu da ke nuna alamar kamfen ga ‘yan jihar.

 

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta

Sojoji sun daƙile yunƙurin mayaƙan ISWAP a Borno