Gwamnan Kogi ya kori Kwamishina
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya kori Kwamishinan al’adu na jihar Arome Adoji. Sakataren Gwamnatin jihar Folashade Ayoade Arike, ne ya fitar da sanarwar korar Kwamishinan inda aka maye gurbinsa da Dakta Paul Ugbede Ebije. Zuwa yanzu ba a bayyana dalilin korar kwamishinan ba.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya kori Kwamishinan al’adu na jihar Arome Adoji.
Sakataren Gwamnatin jihar Folashade Ayoade Arike, ne ya fitar da sanarwar korar Kwamishinan inda aka maye gurbinsa da Dakta Paul Ugbede Ebije.
Zuwa yanzu ba a bayyana dalilin korar kwamishinan ba.