Gwamnati ke gini a jikin badalar kofar Mata – Kwamishina

Kwamishinan Ma’ikatar kasa da Safiyo ta Jihar Kano, Malam Muhammad Nadu Yahaya ya ce gwamnatin jihar ce ke gini a jikin badalar kofar Mata a kokarinta na tsugunar da wasu makanikai da aikin ginin gadar sama da za a yi a kan titin kofar Nassarawa zai shafa.

Gwamnati ke gini a jikin badalar kofar Mata – Kwamishina
Gwamnati ke gini a jikin badalar kofar Mata – Kwamishina

Kwamishinan Ma’ikatar kasa da Safiyo ta Jihar Kano, Malam Muhammad Nadu Yahaya ya ce gwamnatin jihar ce ke gini a jikin badalar kofar Mata a kokarinta na tsugunar da wasu makanikai da aikin ginin gadar sama da za a yi a kan titin kofar Nassarawa zai shafa.