Kananan Labarai• Created September 15, 2012 22:48
Gwamnati na nuna ko-in-kula da noman auduga – A. A. Masta
Wani fitaccen dan kasuwa da ya yi fice a kan harkar sayen auduga a Jihar Zamfara, Alhaji Ahmad Musa da aka fi sani da A. A. Masta ya zargi Gwamnatin Tarayya da nuna halin ko-in-kula kan noman auduga da sayenta.
Gwamnati na nuna ko-in-kula da noman auduga – A. A. Masta
Wani fitaccen dan kasuwa da ya yi fice a kan harkar sayen auduga a Jihar Zamfara, Alhaji Ahmad Musa da aka fi sani da A. A. Masta ya zargi Gwamnatin Tarayya da nuna halin ko-in-kula kan noman auduga da sayenta.