Gwamnatin Bauchi za ta hukunta jami’an da ke kawo cikas ga rigakafi

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Bauchi  da Hukumar Lafiya a Matakin Farko (PHCDA) za su fara hukunta jami’an lafiya da aka samu na zagon kasa ga shirin allurar rigakafin cutar shan-inna da ake yi ga yara a jihar.

Gwamnatin Bauchi za ta hukunta jami’an da ke kawo cikas ga rigakafi
Gwamnatin Bauchi za ta hukunta jami’an da ke kawo cikas ga rigakafi

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Bauchi  da Hukumar Lafiya a Matakin Farko (PHCDA) za su fara hukunta jami’an lafiya da aka samu na zagon kasa ga shirin allurar rigakafin cutar shan-inna da ake yi ga yara a jihar.