Fagen Siyasa• Created November 15, 2012 15:34
Gwamnatin Borno ta zargi PDP da hannu a matsalar Boko Haram
Gwamnatin Jihar Borno ta zargi Jam’iyyar PDP da hannu a matsalar Boko Haram a jihar, inda ta ce dukkan fitattun mutanen da aka kashe a jihar da sunan Boko Haram ’ya’yan Jam’iyyar ANPP mai mulkin jihar ne.
Gwamnatin Borno ta zargi PDP da hannu a matsalar Boko Haram
Gwamnatin Jihar Borno ta zargi Jam’iyyar PDP da hannu a matsalar Boko Haram a jihar, inda ta ce dukkan fitattun mutanen da aka kashe a jihar da sunan Boko Haram ’ya’yan Jam’iyyar ANPP mai mulkin jihar ne.