Gwamnatin Borno ta zargi PDP da hannu a matsalar Boko Haram

Gwamnatin Jihar Borno ta zargi Jam’iyyar PDP da hannu a matsalar Boko Haram a jihar, inda ta ce dukkan fitattun mutanen da aka kashe a jihar da sunan Boko Haram ’ya’yan Jam’iyyar ANPP mai mulkin jihar ne.

Gwamnatin Borno ta zargi PDP da hannu a matsalar Boko Haram
Gwamnatin Borno ta zargi PDP da hannu a matsalar Boko Haram

Gwamnatin Jihar Borno ta zargi Jam’iyyar PDP da hannu a matsalar Boko Haram a jihar, inda ta ce dukkan fitattun mutanen da aka kashe a jihar da sunan Boko Haram ’ya’yan Jam’iyyar ANPP mai mulkin jihar ne.