Gwamnatin Kaduna ta mika shanun sata 460 ga masu su

A makon jiya ne gwamnatin Jihar Kaduna ta mika wa wadansu Fulani shanu 460 da aka sace musu a garin Jere da ke jihar bayan kwato su daga hannun barayin shanun.

Gwamnatin Kaduna ta mika shanun sata 460 ga masu su
Gwamnatin Kaduna ta mika shanun sata 460 ga masu su

A makon jiya ne gwamnatin Jihar Kaduna ta mika wa wadansu Fulani shanu 460 da aka sace musu a garin Jere da ke jihar bayan kwato su daga hannun barayin shanun.