Gwamnatin Sakkwato za ta biya sadaki ga wadanda za su auri matan da suka warke daga yoyon fitsari
Gwamnatin Jihar Sakkwato ta bayyana kudirinta na biyan sadaki ga duk mutumin da zai auri macen da ta taba samun cutar yoyon fitsari ta warke.
Gwamnatin Jihar Sakkwato ta bayyana kudirinta na biyan sadaki ga duk mutumin da zai auri macen da ta taba samun cutar yoyon fitsari ta warke.