Gwamnatin Yobe ta nemi jama’a su daina kauracewa daga Damaturu

Gwamnatin Jihar Yobe ta roki mazauna garin Damaturu fadar jihar da ke tserewa daga garin zuwa garuruwansu na asali ko makwabtan jihar sanadin halin tabarbarewar harkokin tsaro, su yi hakuri su dawo gidajensu

Gwamnatin Yobe ta nemi jama’a su daina kauracewa daga Damaturu
Gwamnatin Yobe ta nemi jama’a su daina kauracewa daga Damaturu

Gwamnatin Jihar Yobe ta roki mazauna garin Damaturu fadar jihar da ke tserewa daga garin zuwa garuruwansu na asali ko makwabtan jihar sanadin halin tabarbarewar harkokin tsaro, su yi hakuri su dawo gidajensu