Kananan Labarai• Created August 17, 2012 01:17
Gwamnatin Yobe ta nemi jama’a su daina kauracewa daga Damaturu
Gwamnatin Jihar Yobe ta roki mazauna garin Damaturu fadar jihar da ke tserewa daga garin zuwa garuruwansu na asali ko makwabtan jihar sanadin halin tabarbarewar harkokin tsaro, su yi hakuri su dawo gidajensu
Gwamnatin Yobe ta nemi jama’a su daina kauracewa daga Damaturu
Gwamnatin Jihar Yobe ta roki mazauna garin Damaturu fadar jihar da ke tserewa daga garin zuwa garuruwansu na asali ko makwabtan jihar sanadin halin tabarbarewar harkokin tsaro, su yi hakuri su dawo gidajensu