Fagen Siyasa• Created November 30, 2012 22:28
Gyaran Tsarin Mulki: Idan wakilanmu ba su yi da gaske ba za a kara tsiyata Arewa –Kwankwaso
Gwamnan Jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, yana kyamar yunkurin da ake son yi ga kundin tsarin mulki ne saboda a karshensa zai cutar da Arewa ne.
Gyaran Tsarin Mulki: Idan wakilanmu ba su yi da gaske ba za a kara tsiyata Arewa –Kwankwaso
Gwamnan Jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, yana kyamar yunkurin da ake son yi ga kundin tsarin mulki ne saboda a karshensa zai cutar da Arewa ne.