Gyaran Tsarin Mulki: Idan wakilanmu ba su yi da gaske ba za a kara tsiyata Arewa –Kwankwaso

Gwamnan Jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, yana kyamar yunkurin da ake son yi ga kundin tsarin mulki ne saboda a karshensa zai cutar da Arewa ne.

Gyaran Tsarin Mulki: Idan wakilanmu ba su yi da gaske ba za a kara tsiyata Arewa –Kwankwaso
Gyaran Tsarin Mulki: Idan wakilanmu ba su yi da gaske ba za a kara tsiyata Arewa –Kwankwaso

Gwamnan Jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, yana kyamar yunkurin da ake son yi ga kundin tsarin mulki ne saboda a karshensa zai cutar da Arewa ne.