Hadarin mota ya ci ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sakkwato takwas

Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Mukhtari Shagari ya rasa ’yan uwansa takwas a wani hadarin mota a ranar Litinin da ta gabata a Kwanar Kalgo da ke karamar Hukumar Mafara ta Jihar Zamfara

Hadarin mota ya ci ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sakkwato takwas
Hadarin mota ya ci ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sakkwato takwas

Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Mukhtari Shagari ya rasa ’yan uwansa takwas a wani hadarin mota a ranar Litinin da ta gabata a Kwanar Kalgo da ke karamar Hukumar Mafara ta Jihar Zamfara