Kananan Labarai• Created November 23, 2012 08:01
Hadarin mota ya ci ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sakkwato takwas
Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Mukhtari Shagari ya rasa ’yan uwansa takwas a wani hadarin mota a ranar Litinin da ta gabata a Kwanar Kalgo da ke karamar Hukumar Mafara ta Jihar Zamfara
Hadarin mota ya ci ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sakkwato takwas
Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Mukhtari Shagari ya rasa ’yan uwansa takwas a wani hadarin mota a ranar Litinin da ta gabata a Kwanar Kalgo da ke karamar Hukumar Mafara ta Jihar Zamfara