Hana shigo da shinkafa shiri ne na vata gwamnatin Buhari a idon jama’a – Shugaban PDP
Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Nasarawa, Mista Francis Arugo ya ce akasarin mutanen da ke kusa da Buhari gurbatattu ne.
Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Nasarawa, Mista Francis Arugo ya ce akasarin mutanen da ke kusa da Buhari gurbatattu ne.