Hari ta sama ya jikkata Shekau – Sojoji
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce wani hari da sojin sama suka kai ya kashe wadansu jiga-jigai a kungiyar Boko Haram, yayin da ta ce harin ya jawo mummunan rauni tare da jikkata shugaban kungiyar, Abubakar Shekau.
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce wani hari da sojin sama suka kai ya kashe wadansu jiga-jigai a kungiyar Boko Haram, yayin da ta ce harin ya jawo mummunan rauni tare da jikkata shugaban kungiyar, Abubakar Shekau.