‘Harin ‘goron sallah’ ne ya kore mu daga Damaturu’

Mazauna garin Damaturu sun yi watsi da kiran da gwamantin Jaha da jami’an tsaro suke yi musu na cewa su yi watsi da jita-jitar kawo harin da ake hasashen kungiyar Boko Haram za ta kai a hedikwatar Jihar Yobe a matsayin ‘goron Sallah’ karama

‘Harin ‘goron sallah’ ne ya kore mu daga Damaturu’
‘Harin ‘goron sallah’ ne ya kore mu daga Damaturu’

Mazauna garin Damaturu sun yi watsi da kiran da gwamantin Jaha da jami’an tsaro suke yi musu na cewa su yi watsi da jita-jitar kawo harin da ake hasashen kungiyar Boko Haram za ta kai a hedikwatar Jihar Yobe a matsayin ‘goron Sallah’ karama

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano