Headlines

Zaɓen ƙananan hukumomin Osun na nan daram – Gwamna Adeleke

Zaɓen ƙananan hukumomin Osun na nan daram – Gwamna Adeleke

Gwamnan ya ce mutanen jihar a shirye suke tsaf kuma babu gudu babu ja da baya kan gudanar da zaɓen. ...

Gwamnatin Filato ta dakatar da haƙar ma’adinai saboda matsalar tsaro

Gwamnatin Filato ta dakatar da haƙar ma’adinai saboda matsalar tsaro

Gwamnan ya ce sun ɗauki matakin saboda matsalolin tsaro da suka dabaibaye harkar haƙar ma’adanai. ...

Najeriya ta taɓarɓare bayan mulkin IBB – Peter Obi

Najeriya ta taɓarɓare bayan mulkin IBB – Peter Obi

Najeriya ba ta ci gaba ba kamar takwarorinta daga 1992 lokacin da IBB ya bar gwamnati. ...

Karyewar Farashi: Ba mu shigo da kayan abinci daga waje ba — Minista

Karyewar Farashi: Ba mu shigo da kayan abinci daga waje ba — Minista

‘Yan Najeriya dai na fatan farashin kayan abincin ya ci gaba da sauka ta yadda za a samu sauƙi. ...

Kotu ta ƙwace Kuɗaɗe da kadarori na Emefiele

Kotu ta ƙwace Kuɗaɗe da kadarori na Emefiele

Mai shari’a Bogoro ya bayyana cewa, duk waɗannan kadarori da kuɗaɗe ne na wasu ayyuka da suka saɓawa ƙa’ida, ...