Headlines

An dakatar da dagaci kan zargin saran maraya da adda

An dakatar da dagaci kan zargin saran maraya da adda

Aminiya ta ruwaito yadda raunukan marayan mai shekara 15 suka fara ɗoyi saboda rashin samun kulawa bayan asibiti sun ƙi karbarsa saboda rashin kuɗi, ...

‘A sansanin gudun hijira na yi sakandare har na zama likita’

‘A sansanin gudun hijira na yi sakandare har na zama likita’

Yadda matasan Jihar Borno suka samu ilimi tare da cimma burinsu a yayin da suke zama a sansaninm’yan gudun hijira da ke Jihar Edo a yankin Kudancin Na ...

An dawo da wutar lantarki a Kaduna

An dawo da wutar lantarki a Kaduna

An dauke wutar ne sakamakon yajin aiki da ma’aikatansa suka shiga tsawon kwana biyar. ...

An kashe ɗan banga da yin garkuwa da ’yan mata 6 a Neja

An kashe ɗan banga da yin garkuwa da ’yan mata 6 a Neja

Da tsakar daren Laraba ne ’yan bindigar suka kaiwa unguwarsu hari inda suka kashe wani ɗan bangar tare da yin garkuwa da ’yan matan. ...

’Yan fashin teku sun sace jirgin fasinja mutum 11 sun ɓace a Ribas

’Yan fashin teku sun sace jirgin fasinja mutum 11 sun ɓace a Ribas

Jami’ai sun ce an kuɓutar da tara daga cikin fasinjojin yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike don ceto sauran. ...