Headlines

Yau take ranar raba gardamar Zaben Gwamnoni 5 a Kotun Ƙoli 

Yau take ranar raba gardamar Zaben Gwamnoni 5 a Kotun Ƙoli 

Yau gwamnonin jihohin Kebbi, Nasarawa, Gombe, Delta da Ogun za su san makomarsu. ...

Kotu ta soke belin da ta bai wa Dokta Dutsen Tanshi

Kotu ta soke belin da ta bai wa Dokta Dutsen Tanshi

Kotu za ta iya bai wa jami’an tsaro umarnin kama shi a kowane lokaci. ...

Tinubu ya gana da shugabannin APC na Kano 

Tinubu ya gana da shugabannin APC na Kano 

Shugaban ya gana da su mako guda bayan da jam’iyyar ta yi rashin nasara a kotun koli kan shari’ar zaben gwamnan jihar. ...

NAJERIYA A YAU: Za A Yi Wa Masu Sayar Da Rake Katin Shaida A Jihar Bauchi

NAJERIYA A YAU: Za A Yi Wa Masu Sayar Da Rake Katin Shaida A Jihar Bauchi

Rahotanni daga Jihar Bauchi dake Arewa Maso Yammacin Najeriya sun bayyana cewa, gwamnatin jihar za ta yiwa masu sanaár sayar da rake katin shaidar san ...

’Yan bindiga sun tarwatsa kauyuka 10 a Kaduna

’Yan bindiga sun tarwatsa kauyuka 10 a Kaduna

Giwa dai na daya daga cikin kananan hukumomin da ke fama da matsalar tsaro a Arewa maso Yamma. ...