Mali, Nijar, da Burkina Faso sun janye jakadunsu daga Algeria
Kasashen uku da ke karkashin mulkin soja sun sanar da daukar wannan matakin hadin gwiwa ne bayan Mali ta zargi sojojin Algeria da harbo wani jirginta ...
Kasashen uku da ke karkashin mulkin soja sun sanar da daukar wannan matakin hadin gwiwa ne bayan Mali ta zargi sojojin Algeria da harbo wani jirginta ...
Wata gobara da ta ɓarke ta cinye garejin gyaran motoci na Gwamnatin Jihar Borno, inda ta lalata motocin bas sama da 10 masu daukar mutane 18 kowacce. ...
Babbar kotu da ke zamanta a Jos, Jihar Filato, ta ɗage shari’ar ne bayan ɓangaren masu ƙara sun yi tambayoyi ga Manjo-Janar U. I. Mohammed mai ritaya ...
Gwamnatin Sakkwato ta gargaɗi mazauna da su guji yin kalamai da za su iya kawo cikas ga ƙoƙarinta na magance matsalar rashin tsaro a jihar. ...
’Yan bindigar sun kuma kashe aƙalla mutum takwas bayan da suka shafe sama da awa 24 suna cin karensu babu babbaka a ƙauyukan ƙananan hukumomin da suka ...