Headlines

IMF ta nemi Tinubu ya kyautata rayuwar talakawan Najeriya 

IMF ta nemi Tinubu ya kyautata rayuwar talakawan Najeriya 

IMF ta jadadda buƙatar kawo sauye-sauyen da za su rage wa talaka shan wahala a Najeriya. ...

NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyar ‘Ya’yansu

NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyar ‘Ya’yansu

Shirin Najeriya A Yau, zai yi nazari kan ƙalubalen da iyaye ke fuskanta a wannan zamani wajen tarbiyyar ’ya’yansu ...

Janar Tsiga ya kuɓuta bayan shafe kwana 56 a hannun ’yan bindiga

Janar Tsiga ya kuɓuta bayan shafe kwana 56 a hannun ’yan bindiga

Maharan sun ci gaba da riƙe Janar Tsiga bayan karɓar kuɗin fansa daga hannun iyalansa. ...

Mutum ɗaya ya rasu, 3 sun jikkata a rikicin ’yan sara-suka a Filato

Mutum ɗaya ya rasu, 3 sun jikkata a rikicin ’yan sara-suka a Filato

Kwamishinan ‘yan sandan jihar ya kira shugabannin yankin domin yin taro game da rikicin. ...

Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar Galadiman Kano, Abbas Sanusi

Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar Galadiman Kano, Abbas Sanusi

Tinubu ya bayyana kaɗuwarsa game da rashin Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi. ...