Headlines

Muna kiran Natasha ta jingine gangamin da za ta yi a Kogi — ’Yan sanda

Muna kiran Natasha ta jingine gangamin da za ta yi a Kogi — ’Yan sanda

Muna kiran wadanda suka shirya gangamin a Okene da su jingine domin samar da zaman lafiya a Jihar Kogi. ...

HOTUNA: Abba da Gwamnan Edo sun ziyarci iyalan mafarautan da aka kashe a Edo

HOTUNA: Abba da Gwamnan Edo sun ziyarci iyalan mafarautan da aka kashe a Edo

Okpebholo ya shaida wa iyalan cewa ba zai yi ƙasa a gwiwa ba har sai an tabbatar da adalci. ...

Ta zuba wa abokan aikinta guba bayan taƙaddama kan ƙarin matsayi

Ta zuba wa abokan aikinta guba bayan taƙaddama kan ƙarin matsayi

Za a tuhume ta da laifin yunƙurin kisan kai, wanda ke da hukuncin ɗaurin shekar 6 zuwa 20 a gidan yari. ...

Mene ne matsayin azumin Sitta Shawwal a Mazhabar Malikiyya

Mene ne matsayin azumin Sitta Shawwal a Mazhabar Malikiyya

Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin talikai; Tsira da Amincin Allah su kara tabbata ga mafificin halitta Annabi Muhammad da alayensa da sahabbansa da ...

NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta Shawwal

NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta Shawwal

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal. ...