Headlines

Girgizar ƙasa ta hallaka sama da mutum 1000 a Myanmar

Girgizar ƙasa ta hallaka sama da mutum 1000 a Myanmar

Gwamnatin ƙasar ta nemi ɗauki daga ƙasashen duniya game da girgizar ƙasar. ...

Mutum 14 sun shiga hannu kan kisan ’yan Arewa a Edo

Mutum 14 sun shiga hannu kan kisan ’yan Arewa a Edo

Sufeto-Janar ya ce duk wanda aka samu da hannu a kisan gillar zai ɗanɗana kuɗarsa. ...

Gwamnatin Kaduna za ta ɗauki ma’aikatan lafiya 1,800 aiki

Gwamnatin Kaduna za ta ɗauki ma’aikatan lafiya 1,800 aiki

Gwamnatin ta ce ɗaukar aikin zai rage giɓin da jihar ke da shi a ɓangaren kiwon lafiya. ...

An kashe mutum 10 a wani sabon hari a Filato

An kashe mutum 10 a wani sabon hari a Filato

Gwamnatin jihar ta ce ba za ta lamunci kashe mutane ba gaira babu dalili ba. ...

An cafke mutum 19 bayan arangama tsakanin sojoji da ’yan shi’a a Abuja

An cafke mutum 19 bayan arangama tsakanin sojoji da ’yan shi’a a Abuja

Rundunar ta ce daga baya al’amura sun daidaita a yankin. ...