Headlines

Ƙungiyar JNI ta raba wa marayu 50 kayan Sallah a Borno

Ƙungiyar JNI ta raba wa marayu 50 kayan Sallah a Borno

JNI ta himmatu matuƙa wajen taimaka wa mabuƙata, musamman marayu da ba su da abin dogaro da kai. ...

Yadda kisan ’yan Arewa 16 a Edo ya tayar da ƙura a faɗin Nijeriya

Yadda kisan ’yan Arewa 16 a Edo ya tayar da ƙura a faɗin Nijeriya

Amnesty International ta ce mutane 16 da aka kashe ’yan asalin Jihar Kano ne. ...

Barcelona za ta yi asarar maki saboda saɓa dokar FIFA a wasanta da Osasuna

Barcelona za ta yi asarar maki saboda saɓa dokar FIFA a wasanta da Osasuna

Osasuna na zargin cewa ɗan wasan baya na Barcelona, Inigo Martinez wanda ɗan asalin Sifaniya ne, bai cancanci buga wasan ba. ...

Girgizar ƙasa ta kashe mutum 150 a Myanmar da Thailand

Girgizar ƙasa ta kashe mutum 150 a Myanmar da Thailand

Girgizar ƙasar ta jikkata ɗaruruwan mutane a yayin da baraguzai suka danne gommai. ...

An sake harbe wani ƙasurgumin ɗan bindiga a Zamfara

An sake harbe wani ƙasurgumin ɗan bindiga a Zamfara

Mutuwar Ɗan Mudale ne zuwa bayan sa’o’i da kashe Kachalla Isuhu Yellow, wani ƙasurgumin ɗan bindiga da shi ma ya addabi Zamfara. ...