Headlines

Girgizar ƙasa ta kashe mutum 150 a Myanmar da Thailand

Girgizar ƙasa ta kashe mutum 150 a Myanmar da Thailand

Girgizar ƙasar ta jikkata ɗaruruwan mutane a yayin da baraguzai suka danne gommai. ...

An sake harbe wani ƙasurgumin ɗan bindiga a Zamfara

An sake harbe wani ƙasurgumin ɗan bindiga a Zamfara

Mutuwar Ɗan Mudale ne zuwa bayan sa’o’i da kashe Kachalla Isuhu Yellow, wani ƙasurgumin ɗan bindiga da shi ma ya addabi Zamfara. ...

’Yan sanda sun haramta hawan Sallah a Kano

’Yan sanda sun haramta hawan Sallah a Kano

Rundunar za ta baza jami’anta a sassan jihar domin tabbatar da bin doka da oda a jihar. ...

Ɓarayin kekunan ɗinki sun shiga hannu a Borno

Ɓarayin kekunan ɗinki sun shiga hannu a Borno

Rundunar ta ce tana ci gaba da bincike domin gano inda ragowar kekunan ɗinkin suka shiga. ...

ECOWAS ta gyara cibiyar magance shan miyagun ƙwayoyi a AKTH

ECOWAS ta gyara cibiyar magance shan miyagun ƙwayoyi a AKTH

ECOWAS ta ce ta’ammali da miyagun ƙwayoyi babbar barazana ce ga rayuwar al’umma. ...