Headlines

Majalisa ta buƙaci a rage kuɗin data don sauƙaƙa wa ’yan Najeriya 

Majalisa ta buƙaci a rage kuɗin data don sauƙaƙa wa ’yan Najeriya 

Majalisar ta ce ƙarin zai iya jefa tattalin arziƙin Najeriya cikin tsaka mai wuya. ...

Lakurawa sun kashe jami’an Kwastam 2 a Kebbi

Lakurawa sun kashe jami’an Kwastam 2 a Kebbi

Mazauna yankin na ci gaba da damuwa kan yiwuwar sake kai musu hari. ...

Kantoman Ribas ya dakatar da hadiman Fubara

Kantoman Ribas ya dakatar da hadiman Fubara

Ya ce umarnin zai fara aiki nan take. ...

Aminu Ado ya soke hawan salla don gudun rikici a Kano

Aminu Ado ya soke hawan salla don gudun rikici a Kano

Ya ɗauki matakin ne domin tabbatar da zaman lafiya a jihar. ...

NAJERIYA A YAU: Halin Da Matasa Suka Tsinci Kansu A Najeriya

NAJERIYA A YAU: Halin Da Matasa Suka Tsinci Kansu A Najeriya

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana, zai nazarci irin waɗannan ƙalubale da matasa ke fuskanta. ...