Headlines

Gwamnonin PDP sun garzaya Kotun Ƙoli kan dakatar da Gwamnan Ribas

Gwamnonin PDP sun garzaya Kotun Ƙoli kan dakatar da Gwamnan Ribas

Gwamnonin da suka shigar da ƙarar sun haɗa da na Adamawa, Bauchi, Bayelsa, Enugu, Osun, Filato, Zamfara. ...

Ban bai wa majalisa haƙuri ba — Natasha

Ban bai wa majalisa haƙuri ba — Natasha

Ina na kan batuna, kuma zan ci gaba da yaƙi a kan gaskiyata duk rintsi duk wuya. ...

Juventus ta sallami kocinta Thiago Motta

Juventus ta sallami kocinta Thiago Motta

A watan Fabrairun da ya gabata ne ƙungiyar PSV ta koro Juventus daga Gasar Zakarun Turai, sannan Empoli ta fatattako ta daga Kofin Italiya. ...

Fursunoni 12 sun tsere bayan fasa gidan yari a Kogi

Fursunoni 12 sun tsere bayan fasa gidan yari a Kogi

Abin tambaya shi ne yadda fursunonin suka tsere daga gidan yarin ba tare da barin wata alama ba. ...

Za mu farfaɗo da Madatsar Ruwa ta Biu — Zulum

Za mu farfaɗo da Madatsar Ruwa ta Biu — Zulum

Idan an kammala madatsar ruwan a 2026 in Allah Ya so, zai kawo sauyi sosai a fannin noma da tattalin arziki a yankin. ...