Headlines

Ɗan sa-kai ya kashe matasa biyu a Borno

Ɗan sa-kai ya kashe matasa biyu a Borno

Majiyar ta ce wanda ake zargin Modu Mallam Gana ya harzuka da tsayarwar matasan a bakin ofishinsu, lamarin da ya bude musu wuta. ...

Mahaifiyar Gwamnan Katsina ta rasu

Mahaifiyar Gwamnan Katsina ta rasu

Allah Ya yi wa mahaifiyar Gwamnan Katsina, Dikko Umar Radda rasuwa. ...

Yadda ake noman gurjiya

Yadda ake noman gurjiya

A yanzu haka buhun gurjiya mai nauyin kilo 50 kudinsa ya kai kimanin Naira dubu 55 zuwa dubu 60. ...

Mata sun ƙwace kasuwancin kayan lambu a Gombe

Mata sun ƙwace kasuwancin kayan lambu a Gombe

Abin mamaki ne ganin mata sun mamaye wata sana’a ko kasuwanci a wannan kasuwa, domin ba a taba ganin haka ba a baya. ...

Mutumin da girgizar ƙasa ta razana ya shekara 2 yana zaune a cikin kogo

Mutumin da girgizar ƙasa ta razana ya shekara 2 yana zaune a cikin kogo

Mutanen da ba su da ilimi suna yin munanan maganganu game da rayuwata a cikin kogon. ...